19 Ubangiji kuma ya yi magana da Irmiya ya ce, “Haka Ubangiji ya faɗa,
19 Sai maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya cewa,
Lawiyawa kuma ba za su rasa firistocin da za su tsaya a gabana, suna miƙa hadayun ƙonawa ba, da hadayu na gari na ƙonawa, su kuma miƙa sadaka har abada.”
idan ka iya hana dare da yini su bayyana a ƙayyadaddun lokatansu,