Irmiya 32:36 - Littafi Mai Tsarki36 “Domin haka ga abin da ni Ubangiji Allah na Isra'ila na ce a kan wannan birni wanda ka ce, ‘An ba da shi ga Sarkin Babila, da takobi, da yunwa, da annoba.’ အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202036 “Kana cewa game da wannan birni, ‘Ta wurin takobi, yunwa da annoba za a ba da shi ga sarkin Babilon’; amma ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila yana cewa အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |