26 Ubangiji kuwa ya ce wa Irmiya,
26 Sa’an nan maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya cewa,
Duk da haka ya Ubangiji Allah, ka ce mini, ‘Sayi gonar da kuɗi, a gaban shaidu, ko da yake an ba da birnin a hannun Kaldiyawa.’ ”
“Ni ne Ubangiji Allah na dukan 'yan adam, ba abin da ya fi ƙarfina.