Irmiya 32:25 - Littafi Mai Tsarki25 Duk da haka ya Ubangiji Allah, ka ce mini, ‘Sayi gonar da kuɗi, a gaban shaidu, ko da yake an ba da birnin a hannun Kaldiyawa.’ ” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202025 Ko da yake za a ba da birnin ga Babiloniyawa, kai, ya Ubangiji Mai Iko Duka, ka ce mini, ‘Saye fili da azurfa ka kuma sa a shaida cinikin.’ ” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |