Irmiya 31:38 - Littafi Mai Tsarki38 “Ga shi, kwanaki suna zuwa da za a sāke gina birnin domin Ubangiji, ni Ubangiji na faɗa, tun daga hasumiyar Hananel zuwa yamma, har zuwa Ƙofar Kan Kusurwa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202038 “Kwanaki suna zuwa,” in ji Ubangiji, “sa’ad da za a sāke gina wannan birni domina daga Hasumiyar Hananel zuwa Ƙofar Kusurwa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |