Irmiya 3:22 - Littafi Mai Tsarki22 “Ku juyo ku marasa aminci, Zan warkar da rashin amincinku. “To, ga shi, mun zo gare ka, Gama kai ne Ubangiji Allahnmu, အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202022 “Ku komo, mutane marasa bangaskiya; zan warkar da ku daga ja da bayanku.” “I, za mu zo wurinka, gama kai ne Ubangiji Allahnmu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |