Irmiya 29:10 - Littafi Mai Tsarki10 “Ubangiji ya ce, ‘Sa'ad da kuka cika shekara saba'in a Babila, zan ziyarce ku, zan kuwa cika muku alkawarina. Zan komo da ku zuwa wannan wuri. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202010 Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Sa’ad da shekaru saba’in suka cika a Babilon, zan zo muku in cika alkawarin alherina don in komo da ku zuwa wannan wuri. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |