Irmiya 28:13 - Littafi Mai Tsarki13 ya tafi ya faɗa wa Hananiya, ya ce, “Haka Ubangiji ya ce, ‘Ka karya karkiya ta itace, amma zan yi karkiya ta ƙarfe a maimakonta. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202013 “Je ka faɗa wa Hananiya cewa, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa, ka karya karkiyar katako, amma a wurinsa za ka sami karkiyar ƙarfe. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |