Irmiya 27:13 - Littafi Mai Tsarki13 Don me kai da mutanenka za ku mutu ta takobi, da yunwa, da annoba, kamar yadda Ubangiji ya yi magana a kan kowace al'umma da ta ƙi ta bauta wa Sarkin Babila? အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202013 Me ya sa kai da mutanenka za ku mutu saboda takobi, yunwa da annoba waɗanda Ubangiji ya yi barazana wa duk al’ummar da ba za tă bauta wa sarkin Babilon ba? အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |