Irmiya 25:7 - Littafi Mai Tsarki7 Duk da haka ba ku kasa kunne gare shi ba, shi Ubangiji ya faɗa, sai kuka tsokane shi da ayyukan hannuwanku. Wannan kuwa zai cuce ku. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20207 “Amma ba ku saurare ni ba,” in ji Ubangiji, “kun tsokane ni da abin da kuka yi da hannuwanku, kuka kuma kawo lahani wa kanku.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |