Irmiya 25:15 - Littafi Mai Tsarki15 Ubangiji Allah na Isra'ila ya ce mini, “Ka karɓi ƙoƙon ruwan inabin nan na fushina a wurina, ka sa dukan al'umman da na aike ka gare su, su sha. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202015 Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila, ya faɗa mini, “Ka karɓi kwaf ruwan inabin nan na fushina a wurina, ka sa dukan al’umman da na aike ka gare su, su sha. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |