Irmiya 23:18 - Littafi Mai Tsarki18 Irmiya ya ce, “Gama wane ne a cikin annabawan nan ya taɓa neman shawarar Ubangiji don ya fahimci maganarsa, ko kuwa wane ne ya taɓa kasa kunne don ya ji maganarsa? အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202018 Amma wane ne a cikinsu ya taɓa tsaya a majalisar Ubangiji yă ga ko ya ji maganarsa? Wa ya saurari ya kuma ji maganarsa? အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |