Irmiya 23:12 - Littafi Mai Tsarki12 “Saboda haka hanyarsu za ta zama da santsi da duhu, Inda za a runtume su, su fāɗi. Gama zai kawo musu masifa a shekarar da za su sha hukuncinsu.” Ubangiji ya faɗa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202012 “Saboda haka hanyarsu za tă yi santsi; za a jefar da su cikin duhu a can kuwa za su fāɗi. Zan kawo musu masifa a shekarar da za a hukunta su,” in ji Ubangiji. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |