Irmiya 22:21 - Littafi Mai Tsarki21 Ubangiji ya yi muku magana a lokacin wadatarku. Amma kun ce, “Ba za mu kasa kunne ba!” Wannan shi ne halinku tun kuna samari, Don ba ku yi biyayya da murya Ubangiji ba. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202021 Na ja maka kunne sa’ad da kake zama lafiya, amma sai ka ce, ‘Ba zan saurara ba!’ Wannan halinka ne tun kana matashi; ba ka yi mini biyayya ba. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |