Irmiya 21:1 - Littafi Mai Tsarki1 Wannan ita ce maganar Ubangiji wadda ya faɗa wa Irmiya sa'ad da sarki Zadakiya ya aiki Fashur ɗan Malkiya, da Zafaniya firist, ɗan Ma'aseya, wurin Irmiya cewa, အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20201 Magana ta zo wa Irmiya daga Ubangiji sa’ad da Sarki Zedekiya ya aiki Fashhur ɗan Malkiya da firist Zefaniya ɗan Ma’asehiya gare shi. Suka ce masa, အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |