Irmiya 2:3 - Littafi Mai Tsarki3 Isra'ila tsattsarka ce ta Ubangiji, Nunar fari ta girbina. Dukan waɗanda suka ci daga cikinki sun yi laifi, Masifa za ta auko miki. Ni Ubangiji, na faɗa.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20203 Isra’ila tsattsarka ce ga Ubangiji, nunan fari na girbinsa; dukan waɗanda suka cinye ta an same su da laifi, masifa kuwa ta same su,’ ” in ji Ubangiji. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |