Irmiya 17:5 - Littafi Mai Tsarki5 Ubangiji ya ce, “La'ananne ne mutumin da yake dogara ga mutum, Wanda jiki ne makaminsa, Wanda ya juya wa Ubangiji baya, အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20205 Ga abin da Ubangiji yana cewa, “La’ananne ne mutumin da yake dogara ga mutum, wanda ya dogara ga jiki don ƙarfi wanda kuma zuciyarsa ta juya wa Ubangiji baya. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |