Irmiya 17:1 - Littafi Mai Tsarki1 Ubangiji ya ce, “An rubuta zunubin mutanen Yahuza da alƙalamin ƙarfe, mai bakin yakutu. An zana shi a allon zuciyarsu da a zankayen bagadansu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20201 “An rubuta zunubin Yahuda da alƙalamin ƙarfe, an rubuta da tsinin dutse, a kan allunan zukatansu da kuma a kan ƙahonin bagadansu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |