Irmiya 16:21 - Littafi Mai Tsarki21 Ubangiji ya ce, “Saboda haka, ga shi, zan sa su sani, Sau ɗayan nan kaɗai zan sa su su san ikona da ƙarfina, Za su kuma sani sunana Ubangiji ne.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202021 “Saboda haka zan koya musu a wannan lokaci zan koya musu ikona da ƙarfina. Sa’an nan za su sani cewa sunana Ubangiji ne. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |