1 Ubangiji kuma ya yi magana da ni, ya ce,
1 Sai maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Ubangiji ya ce mini,
Ubangiji ya yi magana da ni, ya ce,
wanda Ubangiji ya yi masa magana a zamanin Yosiya ɗan Amon, Sarkin Yahuza, a shekara ta goma sha uku ta mulkinsa,
Zan kuɓutar da kai daga hannun mugaye, Zan ɓamɓare ka daga hannun marasa tausayi.”
“Ba za ka yi aure ka haifi 'ya'ya mata da maza a wannan wuri ba.