Irmiya 15:13 - Littafi Mai Tsarki13 Ubangiji ya ce mini, “Zan ba da wadatarku da dukiyarku ganima kyauta, saboda dukan zunubanku a dukan ƙasar. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202013 “Dukiyarku da arzikinku zan ba da su ganima, babu tara, saboda duka zunubanku ko’ina a ƙasar. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |