Ibraniyawa 6:16 - Littafi Mai Tsarki16 Hakika mutane sukan rantse da abin da ya fi su, rantsuwa kuma ita ce abar da take tabbatarwa a duk lokacin gardama. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202016 In mutane za su yi rantsuwa sukan yi haka da wanda ya fi su ne, rantsuwar kuwa takan tabbatar da abin da aka faɗa ta kuma kawo ƙarshen dukan gardama. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |