Ibraniyawa 12:5 - Littafi Mai Tsarki5 Kun kuma mance da gargaɗin nan da Allah ya yi muku a kan ku 'ya'yansa ne, wato “Ya ɗana, kada ka raina horon Ubangiji, Kada kuma ka karai, in ya kwaɓe ka. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20205 Kun kuma manta da kalmar ƙarfafawan nan da tana ce da ku ’ya’ya, “Ɗana kada ka rena horon Ubangiji, kada kuma ka fid da zuciya sa’ad da ya kwaɓe ka, အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |