Ibraniyawa 11:8 - Littafi Mai Tsarki8 Ta wurin bangaskiya Ibrahim ya yi biyayya, sa'ad da aka kira shi ya fita zuwa wata ƙasa da zai karɓa gādo. Ya kuwa fita, bai ma san inda za shi ba. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20208 Ta wurin bangaskiya ne Ibrahim, sa’ad da aka kira shi ya fita zuwa wata ƙasar da zai karɓi gādo daga baya, ya kuwa yi biyayya ya tafi, ko da yake bai san inda za shi ba. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |