Hosiya 14:8 - Littafi Mai Tsarki8 Ya mutanen Ifraimu, me zan yi da gumaka? Ni ne wanda yake amsa muku, mai lura da ku kuma. Ni kamar itacen fir ne mai ganyaye kore shar. Daga gare ni, kuke samun 'ya'ya.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20208 Efraim zai ce, me kuma zai haɗa ni da gumaka? Zan amsa masa in kuma lura da shi. Ni kamar koren itacen fir ne; amincinka yana fitowa daga gare ni ne.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |