Fitowa 7:5 - Littafi Mai Tsarki5 Masarawa kuma za su sani ni ne Ubangiji sa'ad da na miƙa hannuna gāba da Masar, don in fito da Isra'ilawa daga tsakiyarsu.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20205 Masarawa kuwa za su san cewa ni ne Ubangiji sa’ad da na miƙa hannuna a kan Masar, na kuma fitar da Isra’ilawa daga gare ta.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |