Fitowa 5:22 - Littafi Mai Tsarki22 Sai Musa ya koma wurin Ubangiji, ya ce, “Ya Ubangijina, me ya sa ka jawo wa wannan jama'a masifa? Me ya sa ka aike ni? အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202022 Musa ya koma wurin Ubangiji ya ce, “Ya Ubangiji, don me ka kawo wahala a kan mutanen nan? Abin da ya sa ka aiko ni ke nan? အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |