Fitowa 4:11 - Littafi Mai Tsarki11 Ubangiji kuwa ya ce masa, “Wa ya yi bakin ɗan adam? Wa ya yi bebe ko kurma, ko mai gani ko makaho? Ko ba ni Ubangiji ba ne? အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202011 Ubangiji ya ce masa, “Wa ya ba mutum bakinsa? Wa yake maishe shi kurma ko bebe? Wa yake ba shi gani ko yă makanta shi? Ashe ba Ni Ubangiji ba ne? အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |