Fitowa 32:31 - Littafi Mai Tsarki31 Musa ya koma wurin Ubangiji, ya ce, “Kaito, mutanen nan sun aikata zunubi mai girma, sun yi wa kansu gunkin zinariya. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202031 Don haka Musa ya koma wurin Ubangiji ya ce, “Kaito, mutanen nan sun yi zunubi mai girma! Sun yi wa kansu allolin zinariya. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |