Fitowa 32:26 - Littafi Mai Tsarki26 Musa ya tsaya a ƙofar zango, ya ce, “Duk wanda yake wajen Ubangiji ya zo wurina.” Sai Lawiyawa suka tattaru a wurinsa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202026 Saboda haka sai ya tsaya a ƙofar sansani ya ce, “Duk wanda yake na Ubangiji yă zo wurina.” Sai dukan Lawiyawa suka taru wurinsa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |