Fitowa 3:7 - Littafi Mai Tsarki7 Ubangiji kuwa ya ce, “Na ga wahalar jama'ata waɗanda suke a Masar, na kuma ji kukansu da suke yi a kan shugabanninsu. Na san wahalarsu, အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20207 Ubangiji ya ce, “Tabbatacce na ga azabar mutanena a Masar. Na ji su suna kuka saboda matsin da shugabannin gandunsu suke musu, na kuma damu da wahalarsu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |