Fitowa 3:4 - Littafi Mai Tsarki4 Sa'ad da Ubangiji ya ga ya ratse don ya duba, sai Allah ya kira shi daga cikin kurmin, ya ce, “Musa, Musa.” Musa ya ce, “Ga ni.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20204 Da Ubangiji ya ga Musa ya matso don yă duba, sai Allah ya yi kira daga cikin ƙaramin itacen ya ce, “Musa! Musa!” Sai Musa ya amsa ya ce, “Ga ni.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |