Fitowa 24:12 - Littafi Mai Tsarki12 Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka hawo zuwa wurina a bisa dutsen, ka zauna har in ba ka allunan dutse da yake da dokoki da farillan da na rubuta don a koya musu.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202012 Ubangiji ya ce wa Musa, “Hauro wurina a kan dutse, ka tsaya a nan, zan ba ka allunan dutsen, da doka da umarnan da na rubuta don koyonsu.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |