Fitowa 24:1 - Littafi Mai Tsarki1 Ubangiji ya ce wa Musa, “Ku zo wurina, kai, da Haruna, da Nadab, da Abihu, da dattawa saba'in na Isra'ila. Ku yi sujada daga nesa kaɗan. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20201 Ana nan sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Ku hauro zuwa wurina, kai da Haruna, Nadab da Abihu, da kuma dattawa saba’in a cikin Isra’ila. Za ku yi sujada da ɗan nisa, အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |