Fitowa 22:10 - Littafi Mai Tsarki10 “In mutum ya bai wa amininsa amanar jaki, ko sa, ko tunkiya ko kowace irin dabba, amma dabbar ta mutu, ko ta yi rauni, ko ta ɓace, in ba shaida, အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202010 “In mutum ya ba da jaki, ko saniya, ko tunkiya, ko kowace dabba wa maƙwabcinsa ajiya, sai abin ya mutu, ko ya ji rauni, ko an ɗauke shi, in ba shaida, အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |