Fitowa 2:19 - Littafi Mai Tsarki19 Sai suka ce, “Wani Bamasare ne ya cece mu daga hannun makiyaya, har ya ɗebo ruwa, ya shayar da garkenmu.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202019 Suka amsa suka ce, “Wani mutumin Masar ne ya taimake mu daga hannun waɗansu makiyaya. Har ma ya ɗebo ruwa ya shayar da dabbobin.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |