Fitowa 18:3 - Littafi Mai Tsarki3 Yetro kuma ya kawo 'ya'yanta biyu maza, Gershom da Eliyezer tare da ita. Gama Musa ya ce, “Ni baƙo ne a baƙuwar ƙasa.” Saboda haka ne ya raɗa wa ɗaya daga cikin 'ya'yansa, suna, Gershom. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20203 da ’ya’yanta biyu maza. Ana kira ɗaya Gershom, domin Musa ya ce, “Na zama baƙo a baƙuwar ƙasa”; အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |