Fitowa 10:25 - Littafi Mai Tsarki25 Musa kuwa ya ce, “In haka ne, kai ka ba mu abin da za mu miƙa wa Ubangiji Allahnmu hadayu da su. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202025 Amma Musa ya ce, “Dole ka bari mu kasance da hadayu, da kuma hadayu na ƙonawa waɗanda za mu miƙa wa Ubangiji Allahnmu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |