Firistoci 21:1 - Littafi Mai Tsarki1 Ubangiji kuma ya umarce Musa, ya faɗa wa 'ya'yan Haruna, maza, firistoci cewa, “Kada ko wannensu ya ƙazantar da kansa ta wurin gawar mutanensa, အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20201 Ubangiji ya ce wa Musa, “Yi magana da firistoci, ’ya’yan Haruna maza, ka ce musu, ‘Kada firist yă ƙazantar da kansa saboda wani cikin mutanensa da suka mutu, အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |