Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Firistoci 20:10 - Littafi Mai Tsarki

10 “Idan mutum ya yi zina, sai a kashe dukansu biyu, wato, shi da mazinaciyar.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Sabon Rai Don Kowa 2020

10 “ ‘In mutum ya yi zina da matar wani, da matar maƙwabcinsa, dole a kashe su biyu da suka yi zinan.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Firistoci 20:10
12 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

Kada ya kwana da matar maƙwabcinsa don kada ya ƙazantar da kansa.


Sai Dawuda ya ce wa Natan, “Na yi wa Ubangiji zunubi.” Natan ya ce masa, “Ubangiji ya gafarta maka, ba za ka mutu ba.


Matar kuwa ta yi juna biyu, sai ta aika a faɗa wa Dawuda, cewa, tana da ciki.


Gama wannan mugun laifi ne ƙwarai, Wanda alƙalai ne za su hukunta.


Ashe, ba kai da ita Allah ya maishe ku jiki ɗaya da ruhu ɗaya ba? Me Allah yake nufi da wannan? Yana so 'ya'yanmu su zama 'yan halal masu tsoron Allah. Domin haka ku kula fa, kada kowa ya ci amanar matarsa ta ƙuruciya.


“Idan na yi sha'awar wata mace, Har na je na laɓe a ƙofar maƙwabcina,


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ