8 Allah kuwa ya ce wa Nuhu da 'ya'yansa.
8 Sai Allah ya ce wa Nuhu da ’ya’yansa,
Amma ku, ku yi 'ya'ya ku hayayyafa, ku riɓaɓɓanya a duniya ku yawaita a cikinta.”
“Ga shi, na kafa alkawari tsakanina da ku da zuriyarku a bayanku,
A wannan rana Ubangiji ya yi wa Abram alkawari ya ce, “Ga zuriyarka na ba da wannan ƙasa, daga Kogin Masar zuwa babban kogi, wato Kogin Yufiretis ke nan,