Farawa 9:17 - Littafi Mai Tsarki17 Allah ya ce wa Nuhu, “Wannan ita ce alamar alkawari wanda na kafa tsakanina da dukan talikan da suke bisa duniya.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202017 Saboda haka Allah ya ce wa Nuhu, “Wannan ita ce alamar alkawarin da na kafa tsakanina da dukan masu rai a duniya.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |