15 Sa'an nan sai Allah ya ce wa Nuhu,
15 Sa’an nan Allah ya ce wa Nuhu,
Ran ashirin da bakwai ga wata na biyu, duniya ta bushe.
“Fito daga cikin jirgi, kai da matarka, da 'ya'yanka da matan 'ya'yanka tare da kai.
A zamanin dā, Allah ya yi wa kakannin kakanninmu magana ta hanyoyi masu yawa iri iri, ta bakin annabawa,