Farawa 6:13 - Littafi Mai Tsarki13 Allah ya ce wa Nuhu, “Na riga na yi niyyar hallaka dukan talikai, gama duniya tana cike da ayyukansu na zunubi. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202013 Saboda haka, Allah ya ce wa Nuhu, “Zan kawo ƙarshen dukan mutane, gama saboda su duniya ta cika da tashin hankali. Lalle zan hallaka su da kuma duniya. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |