Farawa 50:25 - Littafi Mai Tsarki25 Sa'an nan Yusufu ya rantse wa 'ya'yan Isra'ila da cewa, “Hakika Allah zai ziyarce ku, ku kuma sai ku haura da ƙasusuwana daga nan.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202025 Yusuf kuwa ya sa ’ya’yan Isra’ila maza suka yi rantsuwa, ya kuma ce, “Tabbatacce Allah zai taimake ku, ku kuma dole ku ɗauki ƙasusuwana, ku haura da su daga wannan wuri.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |