Farawa 48:9 - Littafi Mai Tsarki9 Sai Yusufu ya ce wa mahaifinsa, “'Ya'yana ne maza waɗanda Allah ya ba ni a nan.” Sai ya ce, “Kawo su gare ni, ina roƙonka, domin in sa musu albarka.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20209 Yusuf ya ce wa mahaifinsa, “Su ne ’ya’yan da Allah ya ba ni a nan.” Sa’an nan Isra’ila ya ce, “Kawo mini su saboda in albarkace su.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |