Farawa 48:2 - Littafi Mai Tsarki2 Sa'ad da aka ce wa Yakubu, “Ɗanka Yusufu ya zo wurinka,” sai Yakubu ya ƙoƙarta ya tashi zaune a kan gadon. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20202 Sa’ad da aka faɗa wa Yaƙub, “Ɗanka Yusuf ya zo gare ka,” sai Isra’ila ya ƙoƙarta ya tashi ya zauna a kan gado. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |