3 Gari na wayewa aka sallami mutanen da jakunansu.
3 Da gari ya waye, sai aka sallami mutanen tare da jakunansu.
ka sa finjalina na azurfa a bakin taikin autan, tare da kuɗinsa na hatsin.” Sai ya yi kamar yadda Yusufu ya faɗa masa.
Tun ba su riga suka yi nisa da garin ba, Yusufu ya ce wa mai hidimar gidansa, “Tashi, ka bi mutanen, in ka iske su ka ce musu,