Farawa 41:51 - Littafi Mai Tsarki51 Yusufu ya raɗa wa ɗan farin suna, Manassa, yana cewa, “Gama Allah ya sa ni in manta da dukan wahalata da dukan gidan mahaifina.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202051 Yusuf ya ba wa ɗansa na fari suna Manasse ya ce, “Gama Allah ya sa na mance dukan wahalata da dukan gidan mahaifina.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |