Farawa 4:17 - Littafi Mai Tsarki17 Kayinu ya san matarsa, ta kuwa yi ciki ta haifi Anuhu, ya kuwa gina birni ya sa wa birnin sunan ɗansa, Anuhu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202017 Kayinu ya kwana da matarsa, ta kuwa yi ciki, ta haifi Enok. A lokacin Kayinu yana gina birni, sai ya sa wa birnin sunan ɗansa Enok. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |